Labarai

Nassarawa: NNPP Ta Maka INEC a Gaban Kotu

Wani ɗan takarar sanata na shiyyar Yamma na jihar Nassarawa Wakili Kabiru-Muhammad, ya shigar da ƙara gaban wata kotu saboda cire tambarin jam’iyyarsa ta NNPP da hukumar zaɓen ta yi a zaɓen da aka gudanar a ranar 25 ga watan da ya gabata. A yayin da yake magana da manema labarai bayan shigar da ƙara […]

Read more

Wani Ɗan Jarida Ya Rasa Ransa

Wani ɗan jarida mai gabatarwa a gidan rediyo mai suna Baba Bintin ya yanke jiki ya faɗi a hanyarsa ta zuwa aiki a safiyar ranar Asabar ɗin. Majiyarmu ta rawaito cewa ɗan jaridar yana aiki ne da gidan rediyon Fresh FM, kuma shi ne mai gabatar da wani shiri kan harkar kasuwanci a faɗin jihar […]

Read more