Taron APC da Zaɓaɓɓun ‘Yan Majalisu Abu Ne Na Sirri -Bala Ibrahim
CBN Ta Amince da Cigaba da Amfani da Tsofaffin Takardun Kuɗi
————————————–
Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya amince bai wa bankunan kasuwanci umarnin su fitar da tsoffin takardun kudade kuma su
Caji ofis din ‘yan sanda da ke layin dogo a Jihar Lagos ya sanar da cafke direban motar bas da ya dauko ma’aikatan gwamnatin jihar,
Hukumar zaben mai zaman kanta ta yi iƙirarin daukar matakin shari’a kan jam’iyyar PDP da wasu masu
Jam’iyyar PDP ta buƙaci shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, farfesa Mahmood Yakubu da ya ajiye aikinsa.
Wani ɗan takarar sanata na shiyyar Yamma na jihar Nassarawa Wakili Kabiru-Muhammad, ya shigar da ƙara gaban wata kotu saboda cire tambarin jam’iyyarsa ta NNPP da hukumar zaɓen ta yi a zaɓen da aka gudanar a ranar 25 ga watan da ya gabata. A yayin da yake magana da manema labarai bayan shigar da ƙara […]
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa wato NEMA ta kai tallafi ga kauyuka biyu da suka gamu da annobar gobara a karamar hukumar kiyawa dage Jahar jigawa
Wani ɗan jarida mai gabatarwa a gidan rediyo mai suna Baba Bintin ya yanke jiki ya faɗi a hanyarsa ta zuwa aiki a safiyar ranar Asabar ɗin. Majiyarmu ta rawaito cewa ɗan jaridar yana aiki ne da gidan rediyon Fresh FM, kuma shi ne mai gabatar da wani shiri kan harkar kasuwanci a faɗin jihar […]
Rundunar Civil Defence a Najeriya ta ce ta yi nasarar kama gangar man fetur 150 da aka yi safarsa da niyyar fitarwa daga ƙasar nan zuwa ƙasar Kamaru