Labarai

Jami’an tsaro sun kama masu garkuwa da mutane 7 a Gombe

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe, tare da haɗin gwiwar maharba, sun samu nasarar tarwatsa gungun masu garkuwa da mutane, tare da kama mutum bakwai da ake zargi da aikata laifuka a Jihohin Gombe, Bauchi, Yobe da Adamawa. Rundunar ta samu nasarar ne bayan kama Abdullahi Ibrahim, mai shekaru 40 daga ƙauyen Tilde a Funakaye, a […]

Read more

Gwamnatin Kano Zata Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Tabbatar Da Zaman Lafiya

Gwamnatin jihar Kano zata gudanar da karatunn alkur’ani mai girma da addu’o’I na musamman domin tabbatar da  zaman lafiya a fadin jihar. Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, wanda ya samu wakilcin kwamishinan addinai, Sheik Ahmad Tijjani Auwal , ne ya bayyana hakan yayin kammala musabakar alkur’ani mai girma tsakanin hukumomin tsaro, wanda rundunar […]

Read more

Tinubu Ya Miƙa Sunan Dambazau A Matsayin Ambasada

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya tura ƙarin sunan mutum 4 ɗoriya a kan waɗanda aka fitar a baya zuwa ga majalisar dattawa domin a tantance su a matsayin jakadun ƙasar da za a tura ƙasashen waje. Mutum huɗu da Tinubu ya tura su ne: Ibok-Ete Ekwe Ibas, tsohon shugaban riƙon-ƙwarya na jihar Rivers da tsohon […]

Read more

Tinubu ya rantsar da Chris Musa ministan tsaron Najeriya

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya rantsar da Janar Christopher Musa a matsayin ministan tsaron ƙasar bayan amincewar majalisar dattawa. An yi bikin rantsar da tsohon babban hafsan tsaron ne a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a yau Alhamis, kwana ɗaya bayan ‘yanmajalisar dattawan sun shafe kusan awa biyar suna yi masa tambayoyi yayin tantance […]

Read more