Labarai

Ana Zargin Jika Da Halaka Kakanninsa A Kano

Yanzu haka ana zargin wani matashi mai suna Mutawakilu Ibrahim, dan shekara kusan 30 mazaunin unguwar Kofar Dawanau, ya halaka kakanninsa biyu ta hanyar caka mu su wuka dake jihar Kano. Wani makocin mamatan biyu Malam Mukhtar Harisu ya tabbatarwa da tashar Muhasa TV da Rediyo cewa, lamarin ya faru ne da misalin karfe 9 […]

Read more

An Sace Dan Majalissar Dokokin Jihar Filato

Wasu ’yan bindiga sun yi garkuwa da ɗan Majalisar Dokokin Jihar Filato, mai wakiltar Mazaɓar Pankshin ta Kudu, Laven Denty Jacob. A yammacin ranar Litinin aka yi garkuwa da shia gidansa da ke Anguwan Kagji, a Unguwar Dong, a Ƙaramar hukumar Jos ta Arewa. Wani na kusa da shi ya tabbatar wa manema labarai cewa […]

Read more

Daurarru 68 Suka Ci Jarabawar NECO A Kano

Fursunoni 68 a Jihar Kano ne suka ci jarabawar kammala sakandaire ta NECO ta shekarar 2025, a cewar hukumar kula da fursunoni ta Najeriya, reshen jihar. A cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar, fursunonin sun ce wannan nasarar ta kasance abin farin ciki gare su inda suka bayyana cewa hakan zai zama wata babbar […]

Read more