Ana Ci Gaba Da Tattara Sakamakon Zaben Gwamna A Anambra
Tuni aka kammala kaɗa ƙuri’a a kusan dukkan rumfunan zaɓen da ke jihar Anambra yayin da sama da mutum miliyan biyu ke zaɓen sabon gwamnan jihar. Abin da ya rage yanzu shi ne warewa da ƙirga ƙuri’un, wanda shi ma an kammla a wurare da dama. Hukumar zaɓe Inec na ci gaba da tattara sakamakon […]