‘Yan Boko Haram Sun kashe Mutane 63 A Darajamal-Zulum
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya tabbatar da cewa Boko Haram ta kai mummunan hari a garin Darajamal na ƙaramar Hukumar Bama a daren Juma’a, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane 63.