Labarai

An Dage Shari’ar Nnamdi Kanu Saboda Rashin Shiri

Ba a ci gaba da shari’ar jagorar ƴan tawayen Bifra, Nnamdi Kanu ba kamar yadda aka shirya yi a ranar Juma’a. Kanu wanda ke kare kansa ya shaida wa babbar kotun tarayyar da ke zamanta a Abuja, babban birnin Najeriya cewa, bai samu takardun ƙarar ba, don haka yana ɓuƙatar lokaci. Wanda ake tuhumar ya […]

Read more

Nnamdi Kanu ya kori lauyoyinsa, ya ce zai kare kansa a kotu

Shugaban Ƙungiyar ’Yan Awaren Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu, ya sallami dukkanin lauyoyinsa. A zaman kotu da aka gudanar a ranar Alhamis, Kanu ya shaida wa kotu cewa a shirye yake ya kare kansa ba tare da taimakon lauya ba. Lauyoyin da ke kare shi ƙarƙashin jagorancin Kanu Agabi (SAN), sun yanke hukuncin cire hannunsu daga […]

Read more

Masu Kwacen Waya Sun Kashe Ma’aikaciyar Lafiya A Zariya

Wasu da ake zargin masu kwacen waya ne sun kashe ma’aikaciyar jinya a Asibitin Gambo Sawaba da ke Zariya a jihar Kaduna mai suna Hadiza Musa. Bayanai sun ce marigayiyar it ace mataimakiyar shugabar sashen haihuwa a asibitin. Mijinta, Hamza Ibrahim Idris, wanda ke aiki a Abuja, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce an kashe matarsa […]

Read more