Yan Sanda Sun Kamo Karin Mutane 10 Da Ake Zargi Da Siyan Baburan Sata
Rundunar yan sandan jihar kano, ta samu nasarar kama karin mutrane 10 da ake zargi da siyan baburan sata bayan kama wanda ake zargi na farko da satar Baburan jama’a. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai, a ranar […]