Gwamnatin Tarayya Ta Ce EFCC Ta Kwato Sama Da Naira Biliyan 500 A Shekara 2
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci alƙalai da sauran ma’aikatan ɓangaren shari’ar ƙasar da su ƙara ƙaimi tare da yin aiki na sani ba sabo wajen tabbatar da adalci, inda ya yi gargaɗin cewa ana fara samun matsala ne a ƙasa da zarar waɗanda aka ba amanar tabbatar da hukunci sun fara cin amana […]