Dangote Zai Gina Tashar Jiragen Ruwa Mafi Girma
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya mika takardun neman izinin gina tashar jiragen ruwa mafi girma da zurfi a fadin Najeriya a jihar Ogun. Da yake tattaunawa da jaridar Bloomberg ta Birtaniya, attajirin na Afrika ya ce tuni ya aike da bukatar tasa domin fara aiki a gabar ruwa ta Olokola da ke […]