EFCC Ta Cafke Akanta-janar Na Jihar Bauchi
Hukumar EFCC ta kama babban Akanta-janar na jihar Bauchi, Alhaji Sirajo Mohammed Jaja, kan zargin almundahanar naira biliyan 70.
Hukumar EFCC ta kama babban Akanta-janar na jihar Bauchi, Alhaji Sirajo Mohammed Jaja, kan zargin almundahanar naira biliyan 70.
Jaridar TRT Hausa ta bayyana cewa Gidan talbijin na Sudan ranar Alhamis ya ce sojojin ƙasar na dab da karɓe iko da Fadar shugaban ƙasar a Khartoum daga hannun dakarun rundunar RSF, lamarin da ya kawo wani babban sauyi a yaƙin da aka yi shekara biyu ana gwabzawa wanda yake barazanar raba ƙasar.
A ranar Talata ne, Shugaba Tinubu ya sanar da sanya dokar ta-ɓaci a Jihar Ribas, inda ya bayyana cewa rikicin siyasar jihar yana barazana ga zaman lafiya da tsaron al’umma.
Wannan mataki ya janyo ce-ce-ku-ce a faɗin Najeriya, inda mutane da dama ke ganin hakan bai dace da kundin tsarin mulki ba.
Ƙungiyoyin NLC da TUC sun buƙaci Shugaba Tinubu da ya gaggauta janye wannan mataki, don kada ya jefa Najeriya yanayin saɓa wa doka a nan gaba.
Wasu ’yan bindiga sun kai hari Kasuwar Kayan Miya ta Akinyele, kusa da Ibadan, Babban Birnin Jihar Oyo, inda suka sace Shugaban Kasuwar, Alhaji Usman Yako.
Asibitin Ƙasa da Asibitin Asokoro da ke Abuja sun cika maƙil da mutanen da suka jikkata sakamakon fashewar tankar gas da ta auku da daren Laraba a gadar Karu.
Hasashe na bayyana cewa ’yan Najeriya na gabar fuskantar ƙarin farashin man fetur bayan da Matatar Man Dangote ta bayyana cewa ta daina sayar wa ’yan kasuwa man fetur da Naira.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta gurfanar da matashiyar yar Tiktok dinnan mai suna, Rukayya Ibrahim, wadda akafi sani da Ummin Mama, a gaban kotun shari’ar addinin musulinci dake hukumar hisbah, bisa zarginta da yada faifen bidiyon tsiraici a shafin Tiktok. An gurfanar da matashiyar dauke da tuhume-tuhumen, aiyukan nuna tsiraici, da shigar banza […]
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da cewa ta dakatar da sayar da man fetur da kuɗin Najeriya wato naira. Kamfanin ya bayyana haka ne a wata sanarwa da ya aika wa dilallan man fetur kuma ya wallafa a shafinsa na X a yau Laraba. Sanarwar ta ce ”Matatar man fetur ta Dangote ta […]
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya rantsar da Vice Admiral Ibok-Ete Ekwe Ibas, mai ritaya a matsayin gwamnan riƙo na jihar Rivers, bayan ƙaƙaba dokar ta-ɓaci a jihar, jiya Talata. Bukin rantsuwar ya gudana ne yau Laraba a fadar shugaban Najeriyar da ke Abuja. A ranar Talatar ne Tinubu ya sanar da sunan Ibas a matsayin […]
Sabon kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya tabbatarwa da al’umma jihar cewa zai yi yaki da masu aikata laifukan fadan daba wanda yake da alaka da kwacen waya da kuma shan miyagun kwayoyi . Kwamishinan yan sandan ya bayyana hakan ne a ganawarsa ta farko da manema labarai, a wajen […]