‘Yar kwallon kafar Najeriya, Asisat Oshoala, ta ba wa mahaifinta hakuri a Instagram
Ƴar wasan kwallon kafa ta Najeriya, Asisat Oshoala ta ce ta san mahaifinta bai ji daɗin irin murnar da ta yi ba bayan cin kwallo a wasan da Najeriya ta doke Australia da ci 3-2.