Yadda Real Madrid Ke Jan Zarenta Cikin Nasara
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid na ci gaba da cin karen ta babu babbaka a duniyar kwallon kafa a nahiyar Turai.
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid na ci gaba da cin karen ta babu babbaka a duniyar kwallon kafa a nahiyar Turai.
A daren yau Talata 17 ga Satumba za’a fara gasar cin kofin zakaru ta Nahiyar Turai na kakar wasan 2024/2025. Cikin wani salo da ba’a taɓa ganin irinsa ba, ƙungiyoyi guda 36 ne zasu fafata, saɓanin a baya da aka saba ganin guda 32. Inda duk rukuni zai sami ƙungiyoyi guda takwas. kowace ƙungiya dai […]
Kamfanin Google ya karrama marigayi dan kwallon Najeriya, Rashidi Yekini ta hanyar sanya zanensa a shafin na google a daidai lokacin da dan wasan ke cika shekaru 60 da haihuwa.
Ƴar wasan kwallon kafa ta Najeriya, Asisat Oshoala ta ce ta san mahaifinta bai ji daɗin irin murnar da ta yi ba bayan cin kwallo a wasan da Najeriya ta doke Australia da ci 3-2.
Dan wasan na gaba ya ci kwallaye 51 a wasanni 109 da ya buga wa ƙasar, abin da ya sa ya zama dan wasan da ya fi cin kwallaye a tarihin Ghana.
Shugaban gasar La Liga ya bayyana cewa rabuwa da Busquets da Barcelona zai baita damar sake dakko tsohon dan wasanta Lionel Messi
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United za ta buga wasanni har guda tara a cikin watan Afirilu da ya hada da na gasar Europa League da Premier da kuma kofin alubale na FA Cup.
Ƙungiyar Chelsea na Zabarin Dan Wasan Najeriya Osimhen
Ƙungiyar Chelsea Za Ta Shirya Shan Ruwa Ga Musulmai
Hukumar gasar zakarun nahiyar Turai UEFA za ta biya kudin tikitin magoya bayan Liverpool, wadanda suka tsaya don kallon wasan karshe na Champions League a Paris dake ƙasar Faransa. Hakan ya biyo bayan wani kwamiti mai zaman kansa da ya binciko cewar UEFA ce ta haddasa turmutsitsin da ya faru, kafin wasan karshe tsakanin Liverpool […]