Mako guda bayan hukumar kula da gidajen yarin Najeriya ta bayyana cewa babu ɓullar cutar kwalara a cibiyoyinta da ke fadin kasar nan, kwamishinan lafiya na jihar Legas ya bayyana cewa an samu mutum 25 da suka kamu da kwalara a gidan yari na Kirkiri da ke jihar.
Gwamnatin Jihar Legas Ta Tabbatar Da Bullar Cutar Kwalara A Gidan Yarin Kirikiri
Kiri-Kiri