Gwamnatin Jihar Legas Ta Tabbatar Da Bullar Cutar Kwalara A Gidan Yarin Kirikiri 

Kiri-Kiri

Mako guda bayan hukumar kula da gidajen yarin Najeriya  ta bayyana cewa babu ɓullar cutar kwalara a cibiyoyinta da ke fadin kasar nan,  kwamishinan lafiya na jihar Legas ya bayyana cewa an samu mutum 25 da suka kamu da kwalara a gidan yari na Kirkiri da ke jihar.

Post masu alaƙa

Ƴan sandan Kano za su ƙara ƙaimi wajen amsa kiran gaggawa – CP Bakori

Masu Garkuwa Da Janar Rabe Na Neman A Sako ’Yan Bindigar Da Ke Hannun Gwamnati

Gwamna Namadi ya dakatar da hadimansa huɗu