Gwamnatin Jihar Legas Ta Tabbatar Da Bullar Cutar Kwalara A Gidan Yarin Kirikiri 

Kiri-Kiri

Mako guda bayan hukumar kula da gidajen yarin Najeriya  ta bayyana cewa babu ɓullar cutar kwalara a cibiyoyinta da ke fadin kasar nan,  kwamishinan lafiya na jihar Legas ya bayyana cewa an samu mutum 25 da suka kamu da kwalara a gidan yari na Kirkiri da ke jihar.

Post masu alaƙa

Rundunar yan sandan jihar Kano ta ceto fasinjoji 9 bayan musayar wuta da yan bindiga a hanyar Doguwa.

Jigawa ta kaddamar da tsare-tsaren bunƙasa kananan hukumomi 27 na shekaru biyar.

Tinubu ya gaji, ya kamata ya yi ritaya – Peter Obi