A yau shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa suke ganawa da zaɓaɓɓun sanatocin da ‘yan majalisar wakilai a ɗakin taro dake fadar gwamnatin Najeriya.
Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa. Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.