• Home  
  • Wasu Kungiyoyi Sun Nuna Goyon Bayansu Kan Matakin Gwamnatin Kano Na Rusau
- Labarai

Wasu Kungiyoyi Sun Nuna Goyon Bayansu Kan Matakin Gwamnatin Kano Na Rusau

Gamayyar wasu ƙungiyoyi sun gudanar da wani tattaki a fadar gwamnatin jihar Kano domin nuna goyon bayansu game da rusau da gwamnatin Kano ke yi kan wasu haramtattun gine-gine da filaye da aka mallaka ba bisa ƙa’ida ba.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000