Hukumar Kidaya ta Kasa ta Musanta Zargin Saka Addini Cikin Ayyukanta

Hukumar kidaya ta kasa reshen Jahar kano ta musanta batun sanya addini ko kabilanci acikin jerin tambayoyin da za tayiwa mutane a lokutan kidayar yan nijeriya da aka shirya yi a wata mayun nan mai zuwa .

Jami’ar yada labarai ta hukumar kidayar reshen Jahar kano Jamila Abdulkadir sulaiman ce bayyana haka yayin da take tattaunawa ta musamman da wakilin muhasa Yasir Adamu

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr