Hukumar Kidaya ta Kasa ta Musanta Zargin Saka Addini Cikin Ayyukanta

Hukumar kidaya ta kasa reshen Jahar kano ta musanta batun sanya addini ko kabilanci acikin jerin tambayoyin da za tayiwa mutane a lokutan kidayar yan nijeriya da aka shirya yi a wata mayun nan mai zuwa .

Jami’ar yada labarai ta hukumar kidayar reshen Jahar kano Jamila Abdulkadir sulaiman ce bayyana haka yayin da take tattaunawa ta musamman da wakilin muhasa Yasir Adamu

Post masu alaƙa

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama