hukumar NBC ta yi taro da masu ruwa da saki kan basussukan da take bi

Hukumar NBC ta yi taro da masu ruwa da tsaki na Arewacin Najeriya

An yi kira ga kafafen yada labarai a kasar nan da su mai da hankali wajen inganta ayyukansu tare da ba da rahotanni na gaskiya.

Shugaban hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC, Balarabe Shehu, ne ya yi wannan kira a wajen taron masu ruwa da tsaki na kafafen yada labarai na kasar nan.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *