• Home  
  • Hukumar NBC ta yi taro da masu ruwa da tsaki na Arewacin Najeriya
- Labarai

Hukumar NBC ta yi taro da masu ruwa da tsaki na Arewacin Najeriya

Shugaban hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC, Balarabe Shehu, ne ya yi wannan kira a wajen taron masu ruwa da tsaki na kafafen yada labarai na kasar nan.

hukumar NBC ta yi taro da masu ruwa da saki kan basussukan da take bi

An yi kira ga kafafen yada labarai a kasar nan da su mai da hankali wajen inganta ayyukansu tare da ba da rahotanni na gaskiya.

Shugaban hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC, Balarabe Shehu, ne ya yi wannan kira a wajen taron masu ruwa da tsaki na kafafen yada labarai na kasar nan.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai