Labarai Kano: Daruruwan mata Musulmai a Kano sun yi addu’ar nema wa al’umma sauki by Muhammad Auwal Suleiman August 16, 2023 written by Muhammad Auwal Suleiman August 16, 2023 0 comment Share 0FacebookTwitterPinterestEmail 956 Daruruwan mata musulmai a nan jahar Kano sun gudanar da gangamin Taron Addu’a da nufin neman sassaucin matsin rayuwa da al’uma suke ciki. An dai gudanar da taron addu’ar ne a karkashin jagorancin Malama Tasallah Nabilisi Bako MFR kuma walikiyar mu Binta Abba yakasai ta halarci wajen ga Kuma rahotan da ta hada mana akai. You Might Also Like An Dauki Matakin Ba Sani Ba Sabo Kan Komawa Makarantu A Kano Gwamnatin Tarayya ta aike wa jihar Kwara manyan motoci maƙare da shinkafa INEC Za Ta Maka Jam’iyyar PDP a Kotu Kalaman Ronaldo Bayan Jefa Kwallaye 923 labarai Share 0 FacebookTwitterPinterestEmail Muhammad Auwal Suleiman previous post Manyan hafsoshin tsaron ECOWAS za su sake yin wata ganawa ta musamman a kasar Ghana next post Wata jami’a mai zaman kanta na shirin bai wa ‘yan asalin Kano gurbin karatu kyauta You may also like Sarkin Yaƙin Masarautar Zazzau Ya Rasu Ana Tsaka Da Taro February 6, 2025 Dangote Ya Fara Fitar Da Mai Kasar Saudiyya February 6, 2025 An Ware Biliyan 252 Don Kammala Aikin Titin Abuja-Kano February 4, 2025 ‘Yan Rimin Zakara Na Neman Diyya Daga Gwamnati February 4, 2025 Kalaman Ronaldo Bayan Jefa Kwallaye 923 February 4, 2025 Masana Su Fara Hasashen Lokacin Tashin Duniya February 4, 2025 Leave a Comment Cancel Reply Save my name, email, and website in this browser for the next time I comment.