• Home  
  • Kano: Daruruwan mata Musulmai a Kano sun yi addu’ar nema wa al’umma sauki
- Labarai

Kano: Daruruwan mata Musulmai a Kano sun yi addu’ar nema wa al’umma sauki

Daruruwan mata musulmai a nan jahar Kano sun gudanar da gangamin Taron Addu’a da nufin neman sassaucin matsin rayuwa da al’uma suke ciki.

Kano: Daruruwan mata Musulmai a Kano sun yi addu'ar nema wa al'umma sauki

Daruruwan mata musulmai a nan jahar Kano sun gudanar da gangamin Taron Addu’a da nufin neman sassaucin matsin rayuwa da al’uma suke ciki.

An dai gudanar da taron addu’ar ne a karkashin jagorancin Malama Tasallah Nabilisi Bako MFR kuma walikiyar mu

Binta Abba yakasai ta halarci wajen ga Kuma rahotan da ta hada mana akai.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai