Kano: Daruruwan mata Musulmai a Kano sun yi addu'ar nema wa al'umma sauki

Kano: Daruruwan mata Musulmai a Kano sun yi addu’ar nema wa al’umma sauki

Daruruwan mata musulmai a nan jahar Kano sun gudanar da gangamin Taron Addu’a da nufin neman sassaucin matsin rayuwa da al’uma suke ciki.

An dai gudanar da taron addu’ar ne a karkashin jagorancin Malama Tasallah Nabilisi Bako MFR kuma walikiyar mu

Binta Abba yakasai ta halarci wajen ga Kuma rahotan da ta hada mana akai.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *