Labarai Kano: Daruruwan mata Musulmai a Kano sun yi addu’ar nema wa al’umma sauki by Muhammad Auwal Suleiman August 16, 2023 written by Muhammad Auwal Suleiman August 16, 2023 0 comment Share 0FacebookTwitterPinterestEmail 1.3K Daruruwan mata musulmai a nan jahar Kano sun gudanar da gangamin Taron Addu’a da nufin neman sassaucin matsin rayuwa da al’uma suke ciki. An dai gudanar da taron addu’ar ne a karkashin jagorancin Malama Tasallah Nabilisi Bako MFR kuma walikiyar mu Binta Abba yakasai ta halarci wajen ga Kuma rahotan da ta hada mana akai. You Might Also Like ACF Ta Sanya Sharadi Ga Masu Neman Goyon Bayan Arewa A Zaben 2027 An Cafke Shugaban Karamar Hukuma Da Kuri’un Bogi jihar Nasarawa Hukumar EFCC ta fara bin diddigin tsohon shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Adamu ‘Yan Sanda Sun Kai Samame Tare da Kwashe Motocin Alfarma a Gidan Tsohon Gwamnan Zamfara labarai Share 0 FacebookTwitterPinterestEmail Muhammad Auwal Suleiman previous post Manyan hafsoshin tsaron ECOWAS za su sake yin wata ganawa ta musamman a kasar Ghana next post Wata jami’a mai zaman kanta na shirin bai wa ‘yan asalin Kano gurbin karatu kyauta You may also like Gwamnan Kano Ya Yi Alkawarin Samar Da Ofishin Kashe Gobara A Kasuwar... June 20, 2025 Kotu Ta Aike Da Dan TikTok Din Da Ke Wanka A Kan... June 20, 2025 Jamia’n Tsaro Sun Kama Yan Daba 398 Da Makamai A Kaduna June 20, 2025 Gwamna Uba Sani Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Sana’o’i Da Asibitin... June 19, 2025 Hisbah Ta Lalata Katan 243 Na Giya Da Wasu Kayan Maye A... June 19, 2025 Tsohon Kwamishinan Yan Sandan Kano CP Sama’ila Dikko Ya Ce Boye Laifin... June 18, 2025 Leave a Comment Cancel Reply Save my name, email, and website in this browser for the next time I comment.