Kano: Daruruwan mata Musulmai a Kano sun yi addu’ar nema wa al’umma sauki

Daruruwan mata musulmai a nan jahar Kano sun gudanar da gangamin Taron Addu’a da nufin neman sassaucin matsin rayuwa da al’uma suke ciki.

An dai gudanar da taron addu’ar ne a karkashin jagorancin Malama Tasallah Nabilisi Bako MFR kuma walikiyar mu

Binta Abba yakasai ta halarci wajen ga Kuma rahotan da ta hada mana akai.

Post masu alaƙa

Manjo Janar Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro