Home » KAROTA ta sami nasarar cafke wasu matasa 5 da ke sojan gona

KAROTA ta sami nasarar cafke wasu matasa 5 da ke sojan gona

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
KAROTA ta sami nasarar cafke wasu matasa biyar suna sojan gona

Hukumar kula da Zirga-zirga Ababen Hawa ta jiha KAROTA ta sami nasarar cafke wasu matasa biyar suna sojojan gona.

Shugaban Hukumar KAROTA Engr. Faisal Mahmud Kabir ne ya bayyana haka a yau ta cikin wata sanarwa da Kakakin Hukumar ta KAROTA Nabilusi Abubakar Kofar Nai’sa ya sanya wa hannu kuma ya aikowa muhasa radiyo.

Kakakin na karota ya kuma bayyana cewa an jima ana kawo ƙorafi hukumar cewa jami’anta na matsawa al’umma da karɓe-karɓen kuɗiBayan zurfafa bincike a wannan rana an sami nasarar cafke mutum biyar daga cikin wadanda ake zargin

Nabulisi ya bayyana cewa Shugaban Hukumar ya ce za a dauki matakin gurfanar da su a gaban Yansanda domin zurfafa bincike tare da ɗaukar matakin da ya dace

Insert

Shugaban ya raƙi al’umma da su ci gaba da bawa Hukumar KAROTA haɗin kan da ya dace domin gudanar da ayyukanta bisa tsarin doka da oda

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?