Kasar Ingila na shirin rage harajin kan kayan da ake kawowa daga Najeriya da wasu kasashe

Birtaniya ta sanar da cewa a shirye take ta rage haraji da take daurawa a kan kayayyakin da ake shigo da su daga Nigeriya da wasu kasashe masu tasowa.

Wata sanarwar da ofishin jakadancin Birtaniya dake Abuja ta fitar, ta bayyana cewa, gwamnatin ta dauki wannan mataki ne da zummar farfado da ka’idojin cinikayya, da ceto sana’o’i da miliyoyin kudaden pounds da masu amfani da kayyayakin suke biya a kowace shekara.

Post masu alaƙa

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM