Shettima ya tafi Angola domin wakiltar Tinubu a taron AU
Mataimakin Shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja zuwa Luanda babban birnin Angola, domin wakiltar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a taron shugabannin ƙasashen Tarayyar Afirka (AU) na musamman karo na 21. Sanarwar da mai taimaka masa kan harkokin yaɗa labarai, Stanley Nkwocha, ya fitar ta ce taron zai mayar da hankali kan hanyoyin […]