Mai alfarma sarkin musulmi ya ayyana Laraba 1 ga watan Muharram

Kwamitin duban wata na fadar mai martaba Sarkin Musulmi ya sanar da cewa ranar Laraba ita ce ɗaya ga watan Muharram, abin da ke alamta shiga sabon watan Musulunci.

Cikin wata sanarwa da kwamitin ya wallafa a shafinsa na Tuwita, ya ce bayan gaza ganin watan a yau Talata.

Hakan na nufin cewa yau Talata 18 ga watan Yuli na zama 30 ga watan Dhul Hijjah.

Post masu alaƙa

AIG Garba Ahmed ya bukaci daliban Sakandaren ’Yan Sanda Dawakin Kudu su zama jakadu na gari.

Babu ɗaga ƙafa tsakanin mu da masu sha da dillancin miyagun ƙwayoyi a Kano – Anti-Phone Snatching Force.

Kwamitin yaki da shaye-shaye da fadan daba na Kano ya nemi hadin kan hukumomin tsaro