• Home  
  • Ministan harkokin wajen Saudiyya ya tattauna da shugaban kasar Iran
- Kasashen Ketare - Labarai

Ministan harkokin wajen Saudiyya ya tattauna da shugaban kasar Iran

Ministan harkokin wajen Saudiyya Faisal Bin Farhan, ya isa Tehran tare da tattaunawa da shugaban Iran da kuma Ministan harkokin waje Ebrahim Raisi da Hossein Amir Abdolliah.

Ministan harkokin wajen Saudiyya ya tattauna da shugaban kasar Iran

Ministan harkokin wajen Saudiyya Faisal Bin Farhan, ya isa Tehran tare da tattaunawa da shugaban Iran da kuma Ministan harkokin waje Ebrahim Raisi da Hossein Amir Abdolliah.

Wannan ce zaiyarar farko da wani babban jami’in Saudiyya ya kai Iran cikin shekara bakwai da ƙasashen biyu suka yanke alaƙa da Juna.

A yau, an yi taron ‘yan jarida na haɗin gwiwa tsakanin Ministan harkokin wajen Saudiyya da kuma Amir Abdolliah.

A tattaunawar, Faisal Bin Farhan ya ce ziyarar tasa na da nufin kammala duka yarjeniyoyin ƙasashen biyu a wani ɓangare na sabunta alaƙarsu.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000