Home » Sallah: Gwamnan Kano ya jaddada aniyarsa ta cigaba da ayyukan raya jihar

Sallah: Gwamnan Kano ya jaddada aniyarsa ta cigaba da ayyukan raya jihar

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
abba kabir

A yayin da ake cigaba da murnar zagayowar sallah babba, shi ma gwaman jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya halarci sallar Idi a masallacin Idi na ƙofar Mata tare da gabatar da jawabinsa na taya murna ga al’ummar jihar nan.

 

Abokin aikinmu Shamsuddeen Sulaiman Malami ya halarci masallacin ga kuma tsarabar jawabin gwamnan Kano da ya kawo mana:

MURYAR GWAMNA:

 

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?