Shugaban Najeriya ya rattaba hannu kan dokar bashin kudin karatu ga dalibai

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya saka wa dokar bai wa daliban kasar na manyan makaratun da suka fito daga gidajen masu karamin karfi damar samun rancen karatu maras ruwa daga gidauniyar bayar da bashin karatu ta kasar.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr