2027

Komawar Kwankwaso ADC barazana ce ga APC

Mai fashin baƙi akan al’amuran yau da kullum a Nijeriya, Ibrahim Sadauki Kabara, ya bayyana cewa komawar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, jam’iyar ADC babbar barazana ce ga jam’iyyar APC a Kano dama ƙasa baki ɗaya. Komawar Kwankwaso, wanda shi ne tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na Jam’iyyar NNPP a zaɓen 2023, […]

Read more

Gawuna ya ajiye muƙamin da Tinubu ya ba shi

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar gwamnan Jihar na jam’iyyar APC a 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya ajiye muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar bankin bayar da lamunin gidaje na Najeriya. Sanarwar da tsohon mataimakin gwamnan ya fitar ta nuna cewa ajiye aikin zai fara ne daga gobe Talata, 31 ga Maris, 2026. A […]

Read more

INEC ta saka ranar zaɓen 2027

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya Inec ta fitar da jadawalin manyan zaɓuɓɓukan kasar na shekarar 2027, inda ta bayyana muhimman ranakun zaɓe da na zaɓen fidda gwani na jam’iyyun siyasa da yakin neman zaɓe, da rajistar masu zaɓe. Hukumar ta ce za a gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na majalisar tarayya ranar […]

Read more

PDP ta shirya lashe zaɓukan 2027 – Tanimu Turaki

Shugaban babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya, Kabiru Tanimu Turaki, ya bayyana shirin jam’iyyar tasu na yin nasara a babban zaɓen 2027. Turaki na magana ne bayan ganawarsa da tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo a Abeokuta babban birnin jihar Ogun yau Asabar. Obasanjo ne shugaban ƙasa na farko ƙarƙashin PDP a 1999 kuma ɗaya […]

Read more

Babu Inda Na Ce Zan Janye Wa Wani Takarata – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin da ke cewa zai janye wa wani takararsa a zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa. Wannan na zuwa ne bayan wata hira da Atiku yayi da BBC Hausa a ranar Laraba, 1 ga watan Oktoban 2025, ranar da Najeriya ke bikin cika shekara 65 da samun ƴancin […]

Read more

An Naɗa David Mark A Matsayin Shugaban Jam’iyyar ADC

Ƙusoshin adawa a Najeriya sun bayyana tsohon shugaban Majalisar Dattijan ƙasar David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), wadda suka amince da ita a matsayin jam’iyyar haɗaka. Ƴan adawar sun ɗauki wannan mataki ne a taron da suka gudanarwa a Abuja, babban birnin Najeriya. A jerin tattaunawar da suka gudanar na baya-bayan […]

Read more

Ya Kamata A Ba NJC Ikon Naɗa Shugaban INEC

A Najeriya yayin da zaɓen 2027 ke matsowa kusa wasu sun fara yin kiran karɓe ikon naɗa shugaban hukumar zaɓen ƙasar watau INEC daga hannun shugaban ƙasa kamar yadda kundin tsarin mulkin ƙasar ya tanada. Masu irin wannan ra’ayi na ganin cewa hakan na kawo cikas ga ingancin zaɓen ƙasar, a don haka ya kamata […]

Read more

Atiku Ya Bayyana Matsayarsa Kan Cigaba Da Zama A PDP

Daga : Shareep Khaleepha Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin da ke cewa ya bar jam’iyyar PDP. Dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023 ya sake jaddada goyon bayansa ga hadakar jam’iyyun siyasa don kayar da jam’iyyar APC a 2027. Daily Trust ta rawaito cewa, a baya-bayan nan, rahotanni daban-daban […]

Read more