An Dage Shari’ar Nnamdi Kanu Saboda Rashin Shiri
Ba a ci gaba da shari’ar jagorar ƴan tawayen Bifra, Nnamdi Kanu ba kamar yadda aka shirya yi a ranar Juma’a. Kanu wanda ke kare kansa ya shaida wa babbar kotun tarayyar da ke zamanta a Abuja, babban birnin Najeriya cewa, bai samu takardun ƙarar ba, don haka yana ɓuƙatar lokaci. Wanda ake tuhumar ya […]