Abuja

Kotu ta ba da belin El Rufai kan naira miliyan 100

Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El Rufai. An bayar da belinsa ne kan naira miliyan 100 da mutum guda da zai tsaya masa kan makamancin kuɗin. Mai Shari’a Joyce Abdulmalik ta bayyana tsauraran ƙa’idodin belin inda ta ce wanda zai tsaya masa dole ne […]

Read more

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Sojoji sun harbe wani ɗan bindiga har lahira, bayan gungun ’yan ta’adda sun kai hari da nufin sace wani ɗan kasuwa a rukunin gidajen sojoji na Phase 5 da ke Kurudu a Abuja.  Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 8:47 na dare a ranar Alhamis, lokacin da ’yan bindigar su […]

Read more

Kotun ƙoli ta sanya ranar sauraron ɗaukaka ƙara kan rikicin PDP

Kotun Ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilu domin sauraron daukaka kara da ta samo asali daga rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar PDP. Jaridar PUNCH ta rawaito cewa ƙararrakin sun fito ne daga wani ɓangare na jam’iyyar karkashin jagorancin tsohon Ministan Ayyuka na Musamman, Kabiru Tanimu Turaki, wanda ke ƙalubalantar hukuncin kotun […]

Read more