Abuja

Kotun ƙoli ta sanya ranar sauraron ɗaukaka ƙara kan rikicin PDP

Kotun Ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilu domin sauraron daukaka kara da ta samo asali daga rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar PDP. Jaridar PUNCH ta rawaito cewa ƙararrakin sun fito ne daga wani ɓangare na jam’iyyar karkashin jagorancin tsohon Ministan Ayyuka na Musamman, Kabiru Tanimu Turaki, wanda ke ƙalubalantar hukuncin kotun […]

Read more

Kalaman Wike Na Barazanar Harbin Ɗan Jarida Sun Tayar Da Ƙura

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya tsinci kansa a tsaka mai wuya, biyo bayan barazanar harbin ɗan jarida yayin da ake tsaka da gabatar da shiri a gidan talabijin. Wike ya yi wa fitaccen ɗan jaridar gidan talabijin na Channels, Seun Okinbaloye, barazanar harbi, lamarin da ya fusata ƙungiyoyin ’yan jarida da na kare […]

Read more

INEC ta yi watsi da kiraye-kirayen cire shugabanta

Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa. Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta bayayna kiraye-kirayen da hari kan dokokin da suka kafa hukumar. A ranar Alhamis ne jam’iyyar ADC mai hamayya a ƙasar, ɓangaren David Mark ta […]

Read more

Sunayen sabbin shugabannin jam’iyar APC

Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta zaɓi sabbin shugabannin da za su jagorance har an da shekaru huɗu masu zuwa. An zaɓi sabbin shugabbnin ne a lokacin babban taron jam’iyyar na ƙasa da aka gudanar ranar Juma’a a Abuja. APC ta sanar da zaɓen Farfesa Nentawe Yilwatda – shugaban riƙon jam’iyyar – a matsayin cikakken […]

Read more