ADC

Atiku ya yi rijista da jam’iyyar haɗaka ta ADC

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karɓi katin kasancewa ɗan jamʼiyyar ADC a mazaɓarsa ta Jada da ke jihar Adamawa. Hakan ya kawo ƙarshen tsawon lokacin da ya ɗauka bai bayyana sauyin sheƙar ba, bayan da ya bar PDP. Ya sanar da hakan ne a shafinsa na X, inda ya wallafa hotunan sa riƙe […]

Read more

Yau Atiku zai karɓi katin zama ɗan a Jama’iyyar ADC

A yau Litinin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, zai yankin kati domin shiga Jam’iyyar ADC a hukumance. Manyan hidiman Atiku sun shaida wa Aminiya cewa an kammala dukkan shirye-shirye domin yin rajistar Atiku a mazaɓarsa ta Jada 1 da ke Ƙaramar Hukumar Hada  ta Jihar Adamawa. Atiku ya yi nuni da wannan mataki ne […]

Read more

Wasu Yan Majalissar Wakilai Shida Sun Koma APC

Yanmajalisar wakilan Najeriya shida daga jihohin Enugu da Filato sun koma jam’iyyar APC mai mulki daga jam’iyyun adawa. Matakin nasu ya sa jam’iyyar ta Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ta samu rinjayen kashi biyu cikin uku a majalisar mai mambobi 360. Biyar daga cikin ‘yanmajalisar na PDP ne daga jihar Enugua kudancin ƙasar, da kuma ɗaya […]

Read more

Uba Sani Yaro Na Ne A Siyasa Ba Aboki Ba – El-Rufi

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce Gwamnan Kaduna, Uba Sani bai abokinsa ba ne, kawai yaronsa ne na siyasa. El-Rufai ya bayyana haka ne a zantawarsa da tashar Channels, inda ya ƙara da cewa yanzu ba sa magana da gwamnan mai ci, “saboda duk wajen da na bari bayan na gama aikina, ba na […]

Read more

Sanatan Abuja Ta Sauya Sheƙa Zuwa ADC

Sanata Ireti Kingibe, wacce ke wakiltar Babban Birnin Tarayya, ta fice daga jam’iyyar LP zuwa ADC. Da ta ke magana da ’yan jarida a Abuja, ta ce wannan matakin nata wani shiri ne na tunkarar babban zaɓen 2027. “Ni cikakkiyar mamba ce ta ADC yanzu,” inji ta. Da aka tambaye ta ko tana da ƙwarin […]

Read more

An Naɗa David Mark A Matsayin Shugaban Jam’iyyar ADC

Ƙusoshin adawa a Najeriya sun bayyana tsohon shugaban Majalisar Dattijan ƙasar David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), wadda suka amince da ita a matsayin jam’iyyar haɗaka. Ƴan adawar sun ɗauki wannan mataki ne a taron da suka gudanarwa a Abuja, babban birnin Najeriya. A jerin tattaunawar da suka gudanar na baya-bayan […]

Read more