Kotu ta ɗage shari’ar shugabancin jam’iyyar ADC har sai baba ta gani
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ɗage shari’ar da Nafi’u Bala Gombe ya shigar inda yake ƙalubalantar shugabancin jam’iyyar ADC tsagin tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya David Mark, har illa masha Allah. Mai shari’a Emeka Nwite ne ya ɗage shari’ar bayan wanda ya shigar da ƙarar ya buƙaci a canza masa alƙalin da ke […]