Gwamnonin da ke shirin murɗe zaɓen 2027 za su sha mamaki — Kwankwaso
Sanata Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewar gwamnonin da suke ganin za su iya amfani da ikon gwamnati wajen yin maguɗi a zaɓen 2027, za su sha mamaki. Tsohon gwamnan na Kano kuma ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, ya bayyana hakan ne yayin wata hira da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya (NAN) a Abuja […]