Babban Labari
Labarai
’Yan Bindiga Sun Harbe Malamin Jami’a Sun Sace Motarsa
Wasu ’yan bindiga sun harbe malamin Jami’ar Nnamdi Azikiwe (UNIZIK), Dokta Osita Chinedu, har lahira a daren Litinin a Jihar Anambra.

