Babban Labari
Labarai
Jirgin Kasa Dauke Da Fasinjoji Ya Yi Hatsari A Hanyar Kaduna-Abuja
Jirgin ƙasa ɗauke da fasinja da ya taso daga Abuja babban birnin Najeriya zuwa Kaduna ya faɗi a ranar Talata da safe. Lamarin dai ya jefa fargaba a tsakanin fasinjoji da ke cikin jirgin. Rahotanni na cewa lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 11 na safe a kauyen Asham da ke hanyar Abuja zuwa […]

