Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf, ta amince da korar wasu manyan ma’aikata na musamman (SSAs) nan take bayan rahoton kwamitocin bincike.
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi