Tag: DARMANAWA

Babban Labari Labarai

Faifen Bidiyo- An Kama Dan Sandan Bogin Da Yake Cutar Da Mutanen Da Basu Waye Ba A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta kama wani matashi mai suna, Abubakar Ibrahim dan shekaru 20, mazaunin unguwar Darmanawa, bisa zarginsa da bayyana kansa, a matsayin jami’in dan sanda da yaudarar mutane da kuma karbe musu kudi. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin sakon muryar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai