Babban Labari
Labarai
Ya Kamata Sojoji Su Mamaye Dazukan Najeriya-Ganduje
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce dole sojoji su mamaye dazuka domin kawo ƙarshen ’yan bindiga a Najeriya.

