Injin Casar Shinkafa Ya Halaka Wata Mata A Gombe
Wata matar aure mai suna Hauwaʼu Abubakar, ’yar shekara 32, ta riga mu gidan gaskiya bayan da injin casar shinkafa ya ja rigarta a Tumu, cikin Ƙaramar Hukumar Akko ta Jihar Gombe.
Wata matar aure mai suna Hauwaʼu Abubakar, ’yar shekara 32, ta riga mu gidan gaskiya bayan da injin casar shinkafa ya ja rigarta a Tumu, cikin Ƙaramar Hukumar Akko ta Jihar Gombe.
A yayin da ake tsaka da bikin Ranar Dimokradiyya a Najeriya, al’ummar jihar Gombe sun wayi gari da sabuwar dokar takaita zirga-zirgar babura daga ƙarfe 7:00 na yamma zuwa ƙarfe 6:00 na safe a duk faɗin jihar. Sanarwar da ta fito ne daga hannun Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar ’Yan Sanda ta jihar, DSP […]
Gwamnatin Jihar Gombe ta sanya hannu kan yarjejeniyar Naira biliyan uku domin gina mayankar dabbobi ta zamani a garin Gombe. Hakan wani bangare ne na shirin inganta kiwon dabbobi da tsaftar abinci da kuma rage matsalolin kiwon dabbobi (L-PRES) wanda Bankin Duniya ke tallafa wa. Shirin L-PRES na da nufin kyautata harkar kiwon dabbobi da […]