GOMBE

Ɗan Majalisar Tarayya Yaya Tongo ya rasu

Ɗan majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Gombe/Kwami/Funakaye a Majalisar Wakilai Yaya Bauchi Tongo, ya rasu a ranar Juma’a a Abuja bayan doguwar jinya. Marigayi Yaya Bauchi Tongo, jigo ne a jam’iyyar APC wanda Gwamna Muhammad Inuwa ya bayyana rasuwarsa a matsayin babban rashi ga Jihar Gombe da ma kasa baki ɗaya. Rasuwarsa ta zo ne […]

Read more

Hukumar tsaron farin kaya ta Civil Defence  (NSCDC) reshen jihar Gombe, ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu a ƙungiyoyin satar babura da na’urorin lantarki a sassa daban-daban na jihar. Kamen ya biyo bayan wasu samame da jami’an hukumar suka gudanar bisa bayanan sirri a ƙananan hukumomin Billiri da Balanga da Akko […]

Read more

Danjuma Goje ya yi fatali da maslaha a Gombe ta Tsakiya

Sanatan da ke wakiltar Gombe ta Tsakiya, Muhammad Danjuma Goje, ya yi fatali da tsarin maslaha da Jam’iyyar APC ta Jihar Gombe ta bi wajen tsayar da ’yan takara, yana mai cewa matakin ya saɓa da dokokin zaɓe da kuma ƙa’idojin dimokuraɗiyya. Wannan na zuwa ne bayan wani taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar […]

Read more

Ana Fargabar Ɓullar Zazzaɓin Lassa A Gombe

An samu rahoton wasu mutane huɗu da ake zargin sun kamu da cutar zazzaɓin Lassa a Jihar Gombe, sa’o’i kaɗan kafin ƙaddamar da shirin ‘Ranar Ba Da Gudunmawar Jini’  wanda aka shirya gudanarwa a ranar Asabar. Majiyoyi daga Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Gombe sun bayyana cewa, daga cikin mutanen huɗun da ake zargin har da […]

Read more