Gwamnatin Gombe Ta Kafa Hukuma Don Inganta Wutar Lantarki A Jihar
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya kafa sabuwar Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Jihar domin inganta harkar wuta a jihar. Majalisar Dokokin Jihar Gombe, ta amince da naɗe-naɗen shugaba da kwamishinonin hukumar, kuma za su fara aiki daga ranar 21 ga watan Janairu, 2026. A cikin wata sanarwa da Daraktan Yaɗa Labarai na […]