Tag: HAJJI

Babban Labari

Hukumar Alhazai ta ƙasa, NAHCON, ta sanar da cewa za a fara jigilar maniyyatan Najeriya zuwa ƙasa mai tsark daga ranar 3 ga Mayu. Hakan na ƙunshe cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar, Fatima Sanda Usara, ta fitar a wannan Talatar. A cewarta, jirgi na farko Kamfanin Flynas zai tashi daga Filin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000