Babban Labari
Labarai
An Sake Kama Wani Mai Garkuwa Da Mutane Zai Tafi Hajji A Sokoto
Hukumomin tsaro sun kuma kama mai garkuwa da mutane a dai-dai lokacin da yake shirin tafiya aikin Hajji a filin sauka da tashin jiragen sama na jihar Sokoto.


