Babban Labari
Labarai
An Tsaurara Matakai A Iyayakokin Najeriya Saboda Zanga-zanga
Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan tsaurara tsaro a iyakokin kasar gabanin zanga-zanga da ake shirin farawa ranar Alhamis ga watan Agusta, 2024.

