Tag: IGP OLTUNJI DISU

Babban Labari

Za a yi bincike kan zargin kisan Dadiyata da wasu mutane 5 a Kano- IGP Olatunji Disu.

Fitaccen lauya mai fafutukar kare haƙƙin bil’adama, Barista Nuhu Hamza Dantani, ya gana da babban sufeton ƴan sandan Najeriya, IGP Olayunji Disu, kan zarge-zargen da ake yi wa wasu jami’an ƴan sanda da tauye haƙƙin jama’a. Ɗantani ya bayyana hakan bayan ganawarsa da babban sufeton ƴan sandan Nijeriya, a shafinsa na Facebook a ranar juma’arnan. […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000