Duk wanda ke da hannu a harin Amurka kan tsibirin Larak zai ɗanɗana kuɗarsa – Iran
IRAN, AMUR sakamakon da zai biyo baya. Iran ta ƙara da cewa za su kuma fuskanci martani mai tsanani kan abin da suka aikata. A wata wasiƙa da jakadan Iran a Majalisar Ɗinkin Duniya ya aike wa Sakatare Janar na MDD da Kwamitin Sulhu, ƙasar ta yi Allah wadai da harin tare da kira ga […]










