Tag: JARRABAWA

Babban Labari

Kwamishinan ƴan sandan Kano CP Ibrahim Adamu Bakori ya yaba da yadda jarabawar ɗaukar aikin ƴan sanda ke gudana.

Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana gamsuwarsa kan yadda masu neman shiga aikin ɗan sanda ke rubuta jarabawa cikin kwanciyar hankali a dukkan cibiyoyin da aka tanada. CP Bakori, ya bayyana hakan ne yayin da ya kai ziyarya ɗaya daga cikin cibiyoyin rubuta jarabawar domin duba yadda ake gudanar da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai