Kano

Hukumar FRSC Ta Kaddamar Da Dakarun Sa Kai 88 A Kano

A ƙokarin rage afkuwar haɗɗura hukumar kiyaye Haɗurra  ta ƘasaFRSC reshen jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Muhammad BBature ta ƙaddamar dakarun sa Kai 88 domin taimakawa ayyukanhukumar.Taron ƙaddamar da dakarun da ya gudana a wannan rana a ofishinhukumar na Kano , inda ya suamu halartar manyan jami’ai da masu ruwada tsaki . Gwamnatin Kano Ta Bukaci […]

Read more

Gwamnatin Kano Ta Bukaci Tallafin Daidaikun Mutane A Bangaren Ilimi

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci ɗai-daikun jama’a da su riƙatallafawa a bangaren ilimi domin samun nasara a kokarin da takena magance matsalon da makarantun jihar ke ciki. Gwamantin ta bayyana hakan ne ta bakin kwamishinan tsaro daayyuka na musamman na jihar Air vice marshal Ibrahim Umar mairitaya wanda ya wakilici gwamannan Kano Alhaji Abba Kabir […]

Read more

Fursunoni 58 Ne Ke Rubuta Jarrabawar NECO A Kano

Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta kasa reshen jihar Kano   ta   sanar   da   cewa   fursunoni   58   ne   suke   rubuta jarabawar NECO a wannan lokaci. Kakakin hukumar Musbahu Kofar Nasarawa ne ya sanar da hakan cikin wata sanarwa daya fitar . Zamu Dauki Mataki Kan Masu Yada Jita-jitar Fadan Daba A Kano- Yan Sanda Sarkin […]

Read more