Dakarun Hisba Sun Kama Gandaye A Kano
Dakarun Hukumar Hisba masu yaƙi da ɓadala da tabarruji a Jihar Kano, sun kama wasu matasa da ba su yi azumi a ranar farko ta watan Ramadanan bana ba.
Dakarun Hukumar Hisba masu yaƙi da ɓadala da tabarruji a Jihar Kano, sun kama wasu matasa da ba su yi azumi a ranar farko ta watan Ramadanan bana ba.
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen Jihar Kano, ta dakatar da wasu ‘yan majalisarta guda hudu bisa zarginsu da yin zagon kasa ga jam’iyyar.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane sun kai hari Asibitin masu larurar ƙwaƙwalwa dake Dawanau a jihar Kano inda suka sace wata mata mai shekaru 60
Wata gobara da ta tashi cikin dare a garin Satigal da ke Ƙaramar Hukumar Bunkure a Jihar Kano, ta ƙone gidaje da dama, dabbobi, da rumbunan ajiyar hatsi guda shida.
Majalisar Malamai Ta Jihar Kano Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin Masallacin Sheikh Bin Usman (Sahaba) Dake Kundila Karamar Hukumar Tarauni A Jihar Kano.
Gwamnatin Kasar Saudiyya ta bai wa Abuja da Kano tallafin dabino tan 100 domin watan Ramadanan bana.
Al’ummar unguwar Tudun murtala tagarji sun tsinci wani jariri sabon haihuwa da aka jefar dashi a cikin kwali.
Wasu mutane 23 sun gamu da ajalinsu a wani hatsari da ya rutsa da su a gadar sama ta Muhammadu Buhari da ke hotoro kan hanyar Kano zuwa Maiduguri a ranar Juma’ar da ta gabata.
Al’ummar garin Rimin Zakara dake jihar Kano, maza da mata, sun fito domin bayyana damuwarsu kan rashin biyan su diyyar gonaki da gidajensu
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta kama matasa masu tarin yawa, a unguwar sheka, sakamakon ricikin fadan daba da ya kaure a tsakanin su.