Gwamnatin Kano Ta Faɗi Ranar Komawa Makaranta
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana ranakun 6 da kuma 7 a matsayin ranakun komawa makaratun Furamare da sakandare domin cigaba da Karatun Zango na Uku na shekarar 2024/2025.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana ranakun 6 da kuma 7 a matsayin ranakun komawa makaratun Furamare da sakandare domin cigaba da Karatun Zango na Uku na shekarar 2024/2025.
Jami’an hukumar kashe gobara reshen jihar Kano da kuma na gwamnatin tarayya sun samu nasarar shawo kan gobarar data tashi a jami’ar Northwest dake jihar . Shugaban hukumar kashe gobara na jihar Kano, Sani Anas , ne ya tabbatar da hakan, lokacin da yake yi wa manema labarai karin haske kan musabbabin tashin gobarar. Anas, […]
Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bukaci jami’an yan sandan , da suka samu Karin girma, su kara jajircewa wajen gudanar da aiyukansu domin nauyi ne ya karu kamar yadda suka yi alkawarin kare rayuwa da dukiyoyin al’umma. CP Ibrahim Bakori, ya bayyana hakan ne , a lokacin da yake likawa […]
Daga: Hassan Abdu Mai Bulawus Gwamnatin Jihar Kano ta gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Gwamnan Jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, saboda gaggawar ɗaukar matakin da suka yi bayan kisan gillar mutane 16 ’yan asalin Kano a Udene, da ke ƙaramar hukumar Uromi ta Jihar Edo. Gwamna Abba Kabir Yusuf, a cikin wata […]
Rahotanni na cewa Allah Ya yi wa Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sunusi ya rasuwa bayan fama da jinya. Wata sanarwa da ta fito daga cikin iyalansa ta tabbatar da rasuwar, inda ta ce nan gaba za a bayyana lokacin da za a yi masa jana’iza Kofar Kudu da ke Gidan Rufma . Galadiman Kano […]
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da cewar al’ummar gari sun taimaka mata wajen kamo Wani matashi mai Nasir Idris, dan Shekaru 35 nazaunin unguwar Kofar Mazugal, bisa zarginsa da jifan tawagar mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sunusi ii, a daidai Yan Mota Kofar Wambai Kano. Kakakin rundunar ƴan sandan jihar Kano SP Abdullahi […]
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya reshen jihar Kano ta ce ta kama wani da take zargi da kashe wani jami’in tsaron Sarkin Kano Na 16 Malam Muhammadu Sanusi yayin aikin sa-kai a filin Idi.
Rundunar yan sandan jihar Kano, tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaron jihar, sun tabbatar da cewa za su bayar ingantaccen tsaro a lokutan bukukuwan sallah da kuma bayan ta. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce kwamishinan yan sandan jihar , CP Ibrahim Adamu Bakori, ne ya jagoranci tawagar […]
Rundunar yan sandan Jihar Kano, ta musanta labarin da ake yadawa a kafafen sada zumunta, cewar an kai wa wata mota mai dauke da fasinjoji ‘yan kabilar Igbo hari a Kano. Kakakin rundunar yan sandan Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar. A […]
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano, tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaron jihar sun sanar da dakatar da gudanar da bukukuwan hawan sallah karama. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori , ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da ya gudana a shelkwatar rundunar yan sandan dake unguwar Bompai a yau […]