Hukumar Karota Ta Mika Motocin Giyar Data Kama Ga Hukumar Hisba A Kano
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano (KAROTA) ta mika motoci uku dauke da giya ga hukumar Hisbah domin lalata su bayan kammala bincike. Shugaban hukumar KAROTA, Faisal Mahmud, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar, Abubakar Ibrahim ya fitar. Sanarwar ta ce, motocin sun ƙunshi […]





