Za A Rataye Sojan Najeriya Saboda Halaka Ɗan Keke Napep
Wata babbar kotun sojin Najeriya da ke zamanta a sansanin sojoji ta Maxwell Khobe da ke Jos, Jihar Filato ta yanke wa soja mai suna Lukman Musa hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Wata babbar kotun sojin Najeriya da ke zamanta a sansanin sojoji ta Maxwell Khobe da ke Jos, Jihar Filato ta yanke wa soja mai suna Lukman Musa hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Danwasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles wato Victor Osinhem ya yi rabon kayan abinci na miliyoyin naira ga mabukata. Ya yi wannan rabon abinci ne kwana daya kafin bikin Kirsimeti a jihar sa ta haihuwa wato Legas. Osinhem dai ya kasance sanannan danwasa a kasa Najeriya da Afrika dama duniya baki daya a […]