Kotun ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan shari’ar jam’iyyar ADC
Kotun ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun 2026 a matsayin ranar da za ta saurari ƙarar da David Mark da wasu shugabannin jam’iyyar ADC suka ɗaukaka a gabanta game da rikicin shugabanci da jam’iyyar ke fama da shi. Kotun, ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Mohammed Garba ta ajiye ranar ne bayan amincewa da […]