Kotu Ta Yanke Wa Dan Tsibbu Hukuncin Kisa Bayan Ya Kashe Almajirinsa
Wata kotu a jihar Osun ta yanke wa wani malamin tsibbu mai suna Kabiru Ibrahim hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda samun shi da laifin kashe wani abokin hulɗarsa mai suna Lukman Adeleke. Kotun mai zaman a garin Iwo dai ta yanke masa hukuncin ne bayan samun shi da laifukan hada baki, da kisan kai […]