Wata Babbar Kotun Tarayya Ta Yankewa Yan Chaina Shida Hukunci.
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Jihar Legas ta yi wa wasu ‘yan China shida ɗaurin shekara ɗaya bayan ta same su da laifin ta’addanci da zamba ta intanet. Sanarwar da hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin Nijeriya ta’annati (EFCC) ta fitar ta ce kotun da ke unguwar Ikoyi ta Jihar […]