Shu’aibu Abdulkadir Da Ake Tuhuma Da Halaka, Rumaisa Ya Musanta Zargin A Gaban Kotu.
Babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Farida Rabi’u Danbaffa, ta ci gaba da sauraron shari’ar tuhumar da ake yi wa, Shu’aibu Abdulkadir da zargin kisan kan wata matar aure mai suna Rumaisa Shu’aibu. A zaman kotun na yau Alhamis, lauyan gwamnatin jihar Kano, Barista Basiru Kabiru Aliyu, ya roki kotun karkashin sashi na […]