Za A Dauki Matakin Doka Kan Duk Jihar Da Ba A Yi Zaben Kananan Hukumomi Ba

Gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta ce za ta ɗauki mataki a kan jihohin da suka ƙi gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi da ake sa ran zai tabbatar da cin gashin kai na ƙananan hukumomin kamar yadda kotun ƙolin ta zartar a kwanakin baya.

Post masu alaƙa

Mun shimfiɗa tubalin magance matsalolin Najeriya – Tinubu

NAHCON ta ɗauki mataki bayan mahajjatan Najeriya sun yi bore kan rashin ingancin abinci

Aminu Abdussalam ne ɗantakararmu na gwamna a 2027 – Kwankwaso